fidelitybank

Ba abun da APC za ta nuna wa Najeriya – PDP

Date:

Jam’iyyar PDP ta ce jam’iyyar APC mai mulki ba ta da wani abin nunawa ga ‘yan Najeriya.

Daraktan yakin neman zaben PDP na matasa a Jigawa, Malam Umar Danjani ya bayyana haka a lokacin da yake mayar da martani ga kungiyar matasan APC.

Ya ce jam’iyyar PDP ce kadai a Najeriya da ta aiwatar da ayyukan raya kasa da ‘yan Najeriya ke alfahari da su.

A cewarsa “Gwamnatin APC ba ta da wani abu da za ta nunawa ‘yan Najeriya baya ga talauci da rashin tsaro da rashin shugabanci.”

Ya ce jam’iyyar APC tana cikin firgici kan karbuwar dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar da dan takarar gwamna a jihar Jigawa, Mustapha Sule Lamido.

“Muna jiran rantsuwa ne kawai domin babu shakka jam’iyyar APC za ta fadi kasa a zabe mai zuwa saboda babu abin da za su yi yakin neman zabe da shi,” in ji Danjani.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp