fidelitybank

Austine Eguavoen ya sauka daga matsayin mai horas da Super Eagles

Date:

Mai horas da Najeriya na rikon kwarya, Augustine Eguavoen ya ajiye aiki a matsayin kocin rikon kwarya na tawagar kwallon kafar Najeriya.

Wannan ya biyo bayan rashin nasara da Super Eagles ta yi a hannun Tunisia da ci 1-0 a gasar cin kofin nahiyar Afirka ta 2021 da suka fafata a zagaye na 16 a ranar Lahadi.

Eguavoen ya jagoranci Najeriya a gasar wanda ya fafata da Masar da Sudan da kuma Guinea-Bissau.

“Abin da zai biyo baya shi ne ni ne kociyan rikon kwarya, kuma Daraktan fasaha na hukumar kwallon kafa ta Najeriya (NFF). Yanzu kuma zan koma matsayi na kuma in ba da gudunmawa ta a NFF”. In ji Eguavoen bayan wasan.

Idan dai za a iya tunawa kasar Tunisia ta firgita Super Eagles ta Najeriya bayan fitar da su daga gasar cin kofin nahiyar Afirka ta 2021, inda suka zura kwallo a ragar ‘yan wasan bayan da aka dawo daga hutun rabin lokaci.

Kwallon da Youssef Msakni ya zura ta baiwa Carthage Eagles kwallo ta farko a wasan.

nhgsfp

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naÉ—a shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...
X whatsapp