fidelitybank

Austine Eguavoen ya sauka daga matsayin mai horas da Super Eagles

Date:

Mai horas da Najeriya na rikon kwarya, Augustine Eguavoen ya ajiye aiki a matsayin kocin rikon kwarya na tawagar kwallon kafar Najeriya.

Wannan ya biyo bayan rashin nasara da Super Eagles ta yi a hannun Tunisia da ci 1-0 a gasar cin kofin nahiyar Afirka ta 2021 da suka fafata a zagaye na 16 a ranar Lahadi.

Eguavoen ya jagoranci Najeriya a gasar wanda ya fafata da Masar da Sudan da kuma Guinea-Bissau.

“Abin da zai biyo baya shi ne ni ne kociyan rikon kwarya, kuma Daraktan fasaha na hukumar kwallon kafa ta Najeriya (NFF). Yanzu kuma zan koma matsayi na kuma in ba da gudunmawa ta a NFF”. In ji Eguavoen bayan wasan.

Idan dai za a iya tunawa kasar Tunisia ta firgita Super Eagles ta Najeriya bayan fitar da su daga gasar cin kofin nahiyar Afirka ta 2021, inda suka zura kwallo a ragar ‘yan wasan bayan da aka dawo daga hutun rabin lokaci.

Kwallon da Youssef Msakni ya zura ta baiwa Carthage Eagles kwallo ta farko a wasan.

vanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp