fidelitybank

Austine Eguavoen ya sauka daga matsayin mai horas da Super Eagles

Date:

Mai horas da Najeriya na rikon kwarya, Augustine Eguavoen ya ajiye aiki a matsayin kocin rikon kwarya na tawagar kwallon kafar Najeriya.

Wannan ya biyo bayan rashin nasara da Super Eagles ta yi a hannun Tunisia da ci 1-0 a gasar cin kofin nahiyar Afirka ta 2021 da suka fafata a zagaye na 16 a ranar Lahadi.

Eguavoen ya jagoranci Najeriya a gasar wanda ya fafata da Masar da Sudan da kuma Guinea-Bissau.

“Abin da zai biyo baya shi ne ni ne kociyan rikon kwarya, kuma Daraktan fasaha na hukumar kwallon kafa ta Najeriya (NFF). Yanzu kuma zan koma matsayi na kuma in ba da gudunmawa ta a NFF”. In ji Eguavoen bayan wasan.

Idan dai za a iya tunawa kasar Tunisia ta firgita Super Eagles ta Najeriya bayan fitar da su daga gasar cin kofin nahiyar Afirka ta 2021, inda suka zura kwallo a ragar ‘yan wasan bayan da aka dawo daga hutun rabin lokaci.

Kwallon da Youssef Msakni ya zura ta baiwa Carthage Eagles kwallo ta farko a wasan.

sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

ÆŠan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buÆ™atun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...
X whatsapp