fidelitybank

APC ta amince da jaddawalin zaɓen fidda gwani

Date:

Kwamitin ayyuka na kasa na jam’iyyar APC ya amince da sake fasalin jadawalin ayyuka na zabukan fidda gwanin da za a gudanar a babban zaben shekarar 2023.

Jam’iyyar APC a ranar Litinin, 23 ga watan Mayu, ta amince da sauya jadawalin zaben gwamnoni, ‘yan majalisar jiha, majalisar dattawa da ta wakilai,” in ji kakakin APC.

Mista Morka ya bayyana cewa, za a gudanar da zaben fidda gwani na gwamna, wakilan jiha, majalisar dokoki, da na kananan hukumomi a ranar 26 ga Mayu.

Ya bayyana cewa, za a gudanar da zaben fidda gwani na ‘yan majalisar dattawa da na kananan hukumomi a ranar 27 ga watan Mayu, yayin da ‘yan majalisar wakilai da na kananan hukumomi za su gudanar da zaben fidda gwani a ranar 28 ga watan Mayu.

Ya sake jaddada cewa, za a gudanar da babban taron jam’iyyar na musamman na zaben fidda gwani na shugaban kasa na shekarar 2023 kamar yadda aka tsara, a ranakun 29 da 30 ga watan Mayu.

“Babban taro na musamman na zaben fidda gwani na shugaban kasa kamar yadda aka tsara daga ranar Lahadi, 29 ga Mayu zuwa Litinin, 30 ga Mayu,” in ji Mista Morka.

legit ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp