fidelitybank

APC Kano: ‘Yan sanda sun kama mutane 13

Date:

Rundunar ‘yan sandan Kano, ta tabbatar da kama mutum 13 da ake zargi da kona ofishin yakin neman zaben gwamna, Sanata Barau I. Jibrin da ke kan titin Maiduguri Road a Kano.

Da ya ke tabbatar da faruwar lamarin a ranar Alhamis, mai magana da yawun rundunar a Kano, DSP Abdullahi Haruna Kiyawa, a cikin wata sanarwa da ya fitar, ya ce, kwamishinan ‘yan sandan, CP Sama’ila Shu’aibu Dikko, ya umurci rundunar ‘Operation Puff Adder’ da su kai dauki wurin, domin kama masu laifin da bayar da tsaro.

Kayayyakin da aka kwato sun hada da, muggan makamai guda 34, da jarkar da ake zargin man fetur 2 ganyen wiwi guda 30, da tarin kwayoyi 24 da kuma sholisho 4, Wayar Hannu 1, Masoyan rufi 2 da tarin laya.

the punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp