fidelitybank

APC Kano: ‘Yan sanda sun kama mutane 13

Date:

Rundunar ‘yan sandan Kano, ta tabbatar da kama mutum 13 da ake zargi da kona ofishin yakin neman zaben gwamna, Sanata Barau I. Jibrin da ke kan titin Maiduguri Road a Kano.

Da ya ke tabbatar da faruwar lamarin a ranar Alhamis, mai magana da yawun rundunar a Kano, DSP Abdullahi Haruna Kiyawa, a cikin wata sanarwa da ya fitar, ya ce, kwamishinan ‘yan sandan, CP Sama’ila Shu’aibu Dikko, ya umurci rundunar ‘Operation Puff Adder’ da su kai dauki wurin, domin kama masu laifin da bayar da tsaro.

Kayayyakin da aka kwato sun hada da, muggan makamai guda 34, da jarkar da ake zargin man fetur 2 ganyen wiwi guda 30, da tarin kwayoyi 24 da kuma sholisho 4, Wayar Hannu 1, Masoyan rufi 2 da tarin laya.

news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp