fidelitybank

APC: Kamata jam’iyar mu ta mika takarar shugaban kasa zuwa Kudu

Date:

Wasu daga cikin jiga-jigan jam`iyyar APC sun ce ya kamata jam`iyyar ta mika takarar shugabancin ƙasar a zaɓen 2023 ga yankin kudancin ƙasar.

Masu irin wannan ra`ayin na cewa yin hakan shi ne adalci ga Kudancin ƙasar, tunda ɗan Arewa, wato shugaba Muhammadu Buhari ne ya samu wa`adin mulki biyu a ƙarƙashin tutar jam`iyyar, domin haka a sake tsayar da ɗantakara daga yankin Arewa zai zamanto tauye haƙƙin ƴan Kudu.

Sanata Mohammed Ali Ndume, ɗan majalisar dattawan ƙasar ne mai irin wannan ra`ayin, kuma ya shaidawa BBC cewa ya kamata ya kasance an gina jam’iyyar APC a kan adalci, irin wanda aka yi lokacin da aka nemi Arewa ta bayar da ɗan takara.

A cewarsa, ”Haka aka yi har aka goyi bayan shugaba Muhamadu Buhari, mutum ɗaya ne daga Kudu wato Rochas Okorocha ya fito daga kudu, kuma shima ya fito ne a ra’ayin kansa ba tare da goyon bayan jam’iyya ba, shi yasa ma bai samu nasara ba”.

latest news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp