fidelitybank

APC: Kamata jam’iyar mu ta mika takarar shugaban kasa zuwa Kudu

Date:

Wasu daga cikin jiga-jigan jam`iyyar APC sun ce ya kamata jam`iyyar ta mika takarar shugabancin ƙasar a zaɓen 2023 ga yankin kudancin ƙasar.

Masu irin wannan ra`ayin na cewa yin hakan shi ne adalci ga Kudancin ƙasar, tunda ɗan Arewa, wato shugaba Muhammadu Buhari ne ya samu wa`adin mulki biyu a ƙarƙashin tutar jam`iyyar, domin haka a sake tsayar da ɗantakara daga yankin Arewa zai zamanto tauye haƙƙin ƴan Kudu.

Sanata Mohammed Ali Ndume, ɗan majalisar dattawan ƙasar ne mai irin wannan ra`ayin, kuma ya shaidawa BBC cewa ya kamata ya kasance an gina jam’iyyar APC a kan adalci, irin wanda aka yi lokacin da aka nemi Arewa ta bayar da ɗan takara.

A cewarsa, ”Haka aka yi har aka goyi bayan shugaba Muhamadu Buhari, mutum ɗaya ne daga Kudu wato Rochas Okorocha ya fito daga kudu, kuma shima ya fito ne a ra’ayin kansa ba tare da goyon bayan jam’iyya ba, shi yasa ma bai samu nasara ba”.

legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp