fidelitybank

Ana tuhumar magoya bayan Arsenal da Manchester United da kisan kai

Date:

A na tuhumar wasu ‘yan kasar Uganda da laifin kisan kai, bayan da aka kashe wani mutum a birnin Kampala bayan da rikici ya barke tsakanin magoya bayan wasu kungiyoyin kwallon kafa na gasar firimiyar Ingila.

Wani kansila ya rasa ransa a sanadiyyar raunukan da ya samu daga wukar da aka daba masa yayin da yake kokarin raba fada tsakanin wasu magoya kungiyoyin kwallon kafa, bayan da kungiyar Arsenal ta sha kaye a hannun Manchester City a wasan da suka buga ranar Juma’a.

Karanta Wannan: An sallami magoya bayan Arsenal da aka kama a bayan sun doke Man United

Kansilan mai suna Allan Kakumba ya mutu ne jim kadan bayan an kai shi asibiti, kamar yadda jaridar Daily Monitor ta ruwaito.

Cikin wata sanarwar da suka fiyar, ‘yan sanda sun ce tuni aka kama mutanen da ke da hannu kan kisan kansilan.

legit new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

INEC za ta bai wa É—aurarru damar kaÉ—a Æ™uri’a a lokacin zaÉ“uka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

ÆŠaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon É—an takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaÉ—i mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaÉ—i...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaÉ—i masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga FalasÉ—inawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...
X whatsapp