fidelitybank

Ana samun ɓullar Omicron a Nijeriya, Shugaban Ƙasar Afirka ta Kudu ya bazamo zuwa Nijeriya

Date:

 

Yayin da ƙasar Nijeriya ta shiga fargabar ɓullar hatsabibin nau’in cutar koronan nan da a ka yiwa laƙabi da Omicron, kwatsam sai ga Shugaban Ƙasar Afirka ta Kudu, Cyril Ramaphosa ya bazamo zuwa ƙasar nan.

Bayan da Daily Nigerian Hausa ta rawaito cewa an samu mutane 2 ɗauke da sabon nau’in koronan a ƙasar nan, ba a daɗe ba sai a ka ƙara samun wani ɗauke da ita, duk a yau Laraba.

Da ma ita wannan Omicron ɗin dai ta samo asali ne daga Afirka ta Kudu, kuma bincike ya nuna cewa waɗan nan masu ɗauke da ita a ƙasar nan ɗin daga kasar su ka shigo Nijeriya.

Ai kuwa sai ga shuganan ƙasar ta Afirka ta Kudu, Ramaphosa ya falfalo wajen Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari.

Shi kuwa Buhari, Ramaphosa ya na isowa da misalin ƙarfe 10 na safe, sai ya sa a ka buga masa fareti sannan a ka harba bindigar ban-girma sau 21.

A na tunanin ya zo ƙasar nan ne domin su tattauna da shugaba Buhari a kan yadda za a haɗa karfi waje guda domin a shawo kan lamarin.

taraba news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp