fidelitybank

An yankewa mutane 124 hukuncin aikin gaiya a Ogun sabo da yin bahaya a sarari

Date:

 

Sakamakon yin turoso a sarari, gwamnatin Jihar Ogun ta kama mutane 124, inda ba ta yi wata-wata ba ta yanke musu hukuncin yin aikin gaiya a cikin unguwanni.

Mai baiwa Gwamna Shawara kan Muhalli, Dapo Abiodun da kuma Shugaban Hukumar kula da Shara ta Jihar Ogun, Ola Oresanya ne su ka baiyana hakan ga manema labarai a jiya Alhamis a Abeokuta.

Sun ce an kama masu yin bahaya a sarari ne a gurare da dama a jihar, inda a ka kama 82 a Mowe-Ibafo, yankin Ƙaramar Hukumar Obafemi-Owode a jihar.

Oresanya ya gargaÉ—i direbobin manyan motoci da su dena yin bahaya a gefe da tsakiyar titi idan sun tsaya.

Ya yi kira gare su da su riÆ™a zuwa gidajen wanka da bahaya na kuÉ—i maimakon aikata wannan ta’ada mara amfani.

Ya baiyana cewa gwamnatin jihar ta baiwa gidajen mai da guraren sayar da abinci da su samar da banÉ—akuna a wani mataki na aikin al’umma.

thisday news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

MuÆ™arraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon É—an majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp