fidelitybank

An yankewa mutane 124 hukuncin aikin gaiya a Ogun sabo da yin bahaya a sarari

Date:

 

Sakamakon yin turoso a sarari, gwamnatin Jihar Ogun ta kama mutane 124, inda ba ta yi wata-wata ba ta yanke musu hukuncin yin aikin gaiya a cikin unguwanni.

Mai baiwa Gwamna Shawara kan Muhalli, Dapo Abiodun da kuma Shugaban Hukumar kula da Shara ta Jihar Ogun, Ola Oresanya ne su ka baiyana hakan ga manema labarai a jiya Alhamis a Abeokuta.

Sun ce an kama masu yin bahaya a sarari ne a gurare da dama a jihar, inda a ka kama 82 a Mowe-Ibafo, yankin Ƙaramar Hukumar Obafemi-Owode a jihar.

Oresanya ya gargaÉ—i direbobin manyan motoci da su dena yin bahaya a gefe da tsakiyar titi idan sun tsaya.

Ya yi kira gare su da su riÆ™a zuwa gidajen wanka da bahaya na kuÉ—i maimakon aikata wannan ta’ada mara amfani.

Ya baiyana cewa gwamnatin jihar ta baiwa gidajen mai da guraren sayar da abinci da su samar da banÉ—akuna a wani mataki na aikin al’umma.

legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...
X whatsapp