fidelitybank

An saki shugaban jam’iyyar adawar kasar Habasha

Date:

Hukumomin kasar Habasha sun saki shugaban jam’iyyar adawa Eskinder Nega, kamar yadda jam’iyyarsa ta bayyana a ranar Juma’a, bayan shafe shekaru daya da rabi a gidan yari.

Eskinder, wanda ya kafa jam’iyyar Balderas for Genuine Democracy, an gurfanar da shi a gaban babbar kotu a watan Satumban na shekarar 2020 da laifin ta’addanci.

An kama tsohon dan jaridar nan mai ra’ayin rikau kuma dan jarida a farkon shekarar 2020 bayan tarzomar da ta biyo bayan kisan da a ka yi wa mawakin siyasa Haacaaluu Hundeessaa a birnin Addis Ababa.

Laifukan ya biyo bayan tashe-tashen hankula da ya barke sakamakon mutuwar Haacaaluu, wanda yawancin al’ummar Oromo, mafi girma daga cikin kabilu sama da 80 na kasar Habasha ke girmamawa. Akalla mutane 178 ne a ka kashe a yankin Oromiya da kuma babban birnin.

Eskinder, wanda dan kabilar Amhara ne, an yanke masa hukunci tare da wasu masu fafutuka fiye da goma, ciki har da fitaccen mai yada labaran Oromo kuma dan siyasa Jawar Mohammed.

nnn-news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp