fidelitybank

An saki shugaban jam’iyyar adawar kasar Habasha

Date:

Hukumomin kasar Habasha sun saki shugaban jam’iyyar adawa Eskinder Nega, kamar yadda jam’iyyarsa ta bayyana a ranar Juma’a, bayan shafe shekaru daya da rabi a gidan yari.

Eskinder, wanda ya kafa jam’iyyar Balderas for Genuine Democracy, an gurfanar da shi a gaban babbar kotu a watan Satumban na shekarar 2020 da laifin ta’addanci.

An kama tsohon dan jaridar nan mai ra’ayin rikau kuma dan jarida a farkon shekarar 2020 bayan tarzomar da ta biyo bayan kisan da a ka yi wa mawakin siyasa Haacaaluu Hundeessaa a birnin Addis Ababa.

Laifukan ya biyo bayan tashe-tashen hankula da ya barke sakamakon mutuwar Haacaaluu, wanda yawancin al’ummar Oromo, mafi girma daga cikin kabilu sama da 80 na kasar Habasha ke girmamawa. Akalla mutane 178 ne a ka kashe a yankin Oromiya da kuma babban birnin.

Eskinder, wanda dan kabilar Amhara ne, an yanke masa hukunci tare da wasu masu fafutuka fiye da goma, ciki har da fitaccen mai yada labaran Oromo kuma dan siyasa Jawar Mohammed.

the nation newspaper 
today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...
X whatsapp