fidelitybank

An saki shugaban jam’iyyar adawar kasar Habasha

Date:

Hukumomin kasar Habasha sun saki shugaban jam’iyyar adawa Eskinder Nega, kamar yadda jam’iyyarsa ta bayyana a ranar Juma’a, bayan shafe shekaru daya da rabi a gidan yari.

Eskinder, wanda ya kafa jam’iyyar Balderas for Genuine Democracy, an gurfanar da shi a gaban babbar kotu a watan Satumban na shekarar 2020 da laifin ta’addanci.

An kama tsohon dan jaridar nan mai ra’ayin rikau kuma dan jarida a farkon shekarar 2020 bayan tarzomar da ta biyo bayan kisan da a ka yi wa mawakin siyasa Haacaaluu Hundeessaa a birnin Addis Ababa.

Laifukan ya biyo bayan tashe-tashen hankula da ya barke sakamakon mutuwar Haacaaluu, wanda yawancin al’ummar Oromo, mafi girma daga cikin kabilu sama da 80 na kasar Habasha ke girmamawa. Akalla mutane 178 ne a ka kashe a yankin Oromiya da kuma babban birnin.

Eskinder, wanda dan kabilar Amhara ne, an yanke masa hukunci tare da wasu masu fafutuka fiye da goma, ciki har da fitaccen mai yada labaran Oromo kuma dan siyasa Jawar Mohammed.

daily post newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...
X whatsapp