fidelitybank

An rantsar da Alkalami shari’ar Musulunci 21 a Borno

Date:

Alkalin alkalan jihar Borno, Mai Shari’a Kashim Zannah, ya rantsar da alkalan Shari’ar Musulunci 21 a jihar.

Da yake magana a taron rantsarwar ranar Talatan nan a birnin Maiduguri, Mai Shari’a Zannah ya bukaci sababbin alkalan da su jajirce wajen gudanar da aikinsu kamar yadda suka dauki rantsuwar kama aiki.

Ya kuma yi kira da su gudanar da shari’o’in da za a gabatar musu bisa turbar doka da rantsuwar da suka dauka.

Ya ce “Kowannenku ya zo ne saboda cancanta ba don wani iko ba ko hanya, saboda haka ba za ku wahala wajen fahimtar mu da muke cewa ba za mu amince da cin hanci da rashawa ba. Babu yadda za a yi mu amince da cin hanci da rashawa.

“Za mu hukunta duk mutumin da aka samu da cin hanci ta korarsa daga aiki da tozarta shi. Wannan shi ne kadai hukuncin, ba rage matsayi ba ko sauyin wajen aiki. Babu wata mafita a wannan lamari, kamar yadda ba mu da mafita wajen zaben ku wannan aiki saboda kun ci jarrabawa.’

mmm.nnn.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp