fidelitybank

An biya miliyan 40 sannan aka saki mahaifiyar dan majalisar Kano

Date:

Bayan kwashe kwanaki 13 a hannun masu garkuwa da mutane, mahaifiyar dan majalisar dokokin Kano, Hajiya Zainab, ta shaki iskar ‘yanci a ranar Talatar, bayan an biya kudin fansa Naira miliyan 40.

Hajiya Zainab, mahaifiyar Isiyaku Ali Danja, shugaban marasa rinjaye a majalisar dokokin jihar Kano, an ce an sace ta ne daga cikin dakin kwananta da ke karamar hukumar Gezawa a jihar Kano, a ranar 12 ga watan Janairu, 2021.

Dan majalisar wanda shi ne Kakakin Majalisar Kano, ya tabbatar da faruwar lamarin a ranar Talata, ya bayyana cewa, mahaifiyarsa ta samu ‘yanci bayan an biya shi Naira miliyan 40.

Ali Danja ya ce, ya na kan hanyarsa ta dauko mahaifiyarsa daga wata karamar hukuma a jihar Jigawa, inda masu garkuwa da mutane suka ajiye ta a wajen tun a lokacin.

punch news paper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...
X whatsapp