fidelitybank

An biya miliyan 40 sannan aka saki mahaifiyar dan majalisar Kano

Date:

Bayan kwashe kwanaki 13 a hannun masu garkuwa da mutane, mahaifiyar dan majalisar dokokin Kano, Hajiya Zainab, ta shaki iskar ‘yanci a ranar Talatar, bayan an biya kudin fansa Naira miliyan 40.

Hajiya Zainab, mahaifiyar Isiyaku Ali Danja, shugaban marasa rinjaye a majalisar dokokin jihar Kano, an ce an sace ta ne daga cikin dakin kwananta da ke karamar hukumar Gezawa a jihar Kano, a ranar 12 ga watan Janairu, 2021.

Dan majalisar wanda shi ne Kakakin Majalisar Kano, ya tabbatar da faruwar lamarin a ranar Talata, ya bayyana cewa, mahaifiyarsa ta samu ‘yanci bayan an biya shi Naira miliyan 40.

Ali Danja ya ce, ya na kan hanyarsa ta dauko mahaifiyarsa daga wata karamar hukuma a jihar Jigawa, inda masu garkuwa da mutane suka ajiye ta a wajen tun a lokacin.

nigerian 
news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faÉ—a ADC

Tsohon É—an jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

ÆŠan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buÆ™atun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...
X whatsapp