fidelitybank

An biya miliyan 40 sannan aka saki mahaifiyar dan majalisar Kano

Date:

Bayan kwashe kwanaki 13 a hannun masu garkuwa da mutane, mahaifiyar dan majalisar dokokin Kano, Hajiya Zainab, ta shaki iskar ‘yanci a ranar Talatar, bayan an biya kudin fansa Naira miliyan 40.

Hajiya Zainab, mahaifiyar Isiyaku Ali Danja, shugaban marasa rinjaye a majalisar dokokin jihar Kano, an ce an sace ta ne daga cikin dakin kwananta da ke karamar hukumar Gezawa a jihar Kano, a ranar 12 ga watan Janairu, 2021.

Dan majalisar wanda shi ne Kakakin Majalisar Kano, ya tabbatar da faruwar lamarin a ranar Talata, ya bayyana cewa, mahaifiyarsa ta samu ‘yanci bayan an biya shi Naira miliyan 40.

Ali Danja ya ce, ya na kan hanyarsa ta dauko mahaifiyarsa daga wata karamar hukuma a jihar Jigawa, inda masu garkuwa da mutane suka ajiye ta a wajen tun a lokacin.

nigeria peace corps

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Æ´an É—aurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Æ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp