fidelitybank

Amurka ta gargadi ‘yan kasarta mazauna Ukraine su gaggauta komawa gida

Date:

Ma’aikatar harkokin cikin gidan Amurka, ta gargaɗi ‘yan kasar kar su kuskura su yi balaguro zuwa Rasha, saboda abin da ta kira shirin Rashar na ɗaukar matakan soji da mamaye Ukraine.

Ma’aikatar ta ce, ba lallai ne ofishin jakadandin Amurka a Moscow ya ba su taimakon da su ke buƙata, idan lamura suka lalace.

Haka kuma sun aike da irin wannan gargaɗi ga jami’ansu da ke Ukraine,

Tuni aka ba da umarni ga ma’aikata Amurkawa da iyalan ma’aikatan diflomasiyya su gaggauta ficewa daga birnin Kiv babban birnin kasar Ukraine.

Sanarwar ta kuma umarci jami’ai su bai wa Amurkawa mazauna Ukraine shawarar su tattara su koma gida tun kafin jirage su fara karanci.

breaking news in nigeria today punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp