fidelitybank

Amurka ta gargadi ‘yan kasarta mazauna Ukraine su gaggauta komawa gida

Date:

Ma’aikatar harkokin cikin gidan Amurka, ta gargaɗi ‘yan kasar kar su kuskura su yi balaguro zuwa Rasha, saboda abin da ta kira shirin Rashar na ɗaukar matakan soji da mamaye Ukraine.

Ma’aikatar ta ce, ba lallai ne ofishin jakadandin Amurka a Moscow ya ba su taimakon da su ke buƙata, idan lamura suka lalace.

Haka kuma sun aike da irin wannan gargaɗi ga jami’ansu da ke Ukraine,

Tuni aka ba da umarni ga ma’aikata Amurkawa da iyalan ma’aikatan diflomasiyya su gaggauta ficewa daga birnin Kiv babban birnin kasar Ukraine.

Sanarwar ta kuma umarci jami’ai su bai wa Amurkawa mazauna Ukraine shawarar su tattara su koma gida tun kafin jirage su fara karanci.

sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp