fidelitybank

Amotekun sun kama mutanen da ake zargi da yin fashi da makami a Ogun

Date:

Jami’an tsaro na Amotekun na jihar Ekiti sun kama mutane bakwai da suka hada da mata biyu, bisa zargin laifuka daban-daban kamar fashi da makami.

Da yake magana da manema labarai a Ado Ekiti, kwamandan Amotekun a jihar Ekiti, Mista Joe Komolafe ya bayyana cewa an kama wadanda ake zargin ne a Ara, Aisegba, da Ado Ekiti.

Mista Komolafe ya ce an kama wadanda ake zargin ne biyo bayan wani rahoto da wasu al’ummar yankin suka samu.

Shugaban na Ekiti Amotekun ya bayyana cewa biyu daga cikinsu sun kware wajen yin fashin motoci a kan hanyar Iluomoba- Aisegba, yayin da sauran hudun suka kware wajen kwace babura.

Kwamandan wanda ya ce za a mika wadanda ake zargin ga jami’an tsaro domin gurfanar da su a gaban kuliya, ya ce biyu daga cikinsu tsoffin da aka yanke wa hukunci ne.

Mista Komolafe ya yi kira ga mazauna jihar da su kai rahoto ga jami’an tsaro domin daukar matakin gaggawa.

A yayin tattaunawar, wadanda ake zargin sun yarda cewa sun aikata laifin.

Kayayyakin da aka kwato daga hannunsu sun hada da babura hudu, wayoyi 16, abin rufe fuska, wukake, injin fanfo ruwa, da dai sauransu.

bbc news nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ʙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ʙara farashin...

Duk wasu ʙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ʙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ʙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miʙa saʙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Ę“an ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...
X whatsapp