fidelitybank

Aljeriya ta fice daga gasar AFCON

Date:

Mai rike da kambun gasar cin kofin nahiyar Afrika kasar Aljeriya, ta fice daga gasar bayan Ivory Coast ta casa ta 3-1 a birnin Douala na kasar Kamaru.

Wasan da Aljeriya ya zame mata wajibi ta samu nasara, sai dai ta gamu da tutsun wasan, bayan rashin nasara a wasan.

Franke Kessie ne ya fara cilla ƙwallo a ragar Aljeriya, sai kuma Ibrahim Sangare da ya ci ta biyu, kafin Nicolas Pepe ya zira ta uku.

Tauraron ɗan wasan Man City Riyadh Mahrez ya buga finareti amma ta bigi turke. Sai dai Sofiane Bendebka ya farke wa Aljeriya ƙwallo ɗaya a minti na 73.

Aljeriya ce ƙasa ta uku da aka cire daga gasar a matakin farko a gasar Afcon biyar da suka gabata.

www.najnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuÉ—in gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuÉ—in gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuÉ—a

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiÉ—a wa Isra'ila wasu...
X whatsapp