fidelitybank

Aljeriya ta fice daga gasar AFCON

Date:

Mai rike da kambun gasar cin kofin nahiyar Afrika kasar Aljeriya, ta fice daga gasar bayan Ivory Coast ta casa ta 3-1 a birnin Douala na kasar Kamaru.

Wasan da Aljeriya ya zame mata wajibi ta samu nasara, sai dai ta gamu da tutsun wasan, bayan rashin nasara a wasan.

Franke Kessie ne ya fara cilla ƙwallo a ragar Aljeriya, sai kuma Ibrahim Sangare da ya ci ta biyu, kafin Nicolas Pepe ya zira ta uku.

Tauraron ɗan wasan Man City Riyadh Mahrez ya buga finareti amma ta bigi turke. Sai dai Sofiane Bendebka ya farke wa Aljeriya ƙwallo ɗaya a minti na 73.

Aljeriya ce ƙasa ta uku da aka cire daga gasar a matakin farko a gasar Afcon biyar da suka gabata.

legit nig. news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp