fidelitybank

Aikin NDLE ya yi kamanceceniya da aikin musulunci – JIT

Date:

Ƙungiyar Jama’atut Tajdidil Islam, JTI, Reshen Jihar Kano, ta ce aikin Hukumar Hana Sha Da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Najeriya, NDLEA, ya yi daidai da tsarin addinin Musulunci.

Jami’in Huɗɗa da Jama’a na JTI ta Kano, Muhammad Albakary ne ya bayyana haka ne ranar Litinin a jihar Jigawa lokacin da suka kai wata ziyarar aiki ga hukumar NDLEA reshen jihar.

Al-Bakariy ya ce aikin NDLEA ya dace tsarin addinin Musulunci na hani da mu’amala da dukkan kayen maye domin kiyaye hankali da mutunci da addini.

Da ya ke mayar da jawabi, Shugaban NDLEA ta Jigawa, Ibrahim Buraje ya ce asalin kundin hukumar da aka rubuta kacokan ya bayyana tsarin addini ne na tabbatar da cewa saya da sayarwa da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi haramun ne a tsarin wannan hukuma.

Ya kuma bayyana ƙudirin hukumar na aiki hannu da hannu da JTI.

Jami’an da suka zamu zuwa ziyarar aikin sun haɗa da Isma’il Kudai wanda shi ne Shugaban Kungiyar JTI na Jihar Jigawa, Nuru Adam Galadanci, Ibrahim Rabi’u Fagge, Muhammad Zangina Kura, Umar Isma’il Ajingi, Umar Shehu Tsakuwa, Sharif Muhammad Hamza da Aliyu Ibrahim Sani Mainagge.

 

vgn news 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...
X whatsapp