fidelitybank

Aikin NDLE ya yi kamanceceniya da aikin musulunci – JIT

Date:

Ƙungiyar Jama’atut Tajdidil Islam, JTI, Reshen Jihar Kano, ta ce aikin Hukumar Hana Sha Da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Najeriya, NDLEA, ya yi daidai da tsarin addinin Musulunci.

Jami’in Huɗɗa da Jama’a na JTI ta Kano, Muhammad Albakary ne ya bayyana haka ne ranar Litinin a jihar Jigawa lokacin da suka kai wata ziyarar aiki ga hukumar NDLEA reshen jihar.

Al-Bakariy ya ce aikin NDLEA ya dace tsarin addinin Musulunci na hani da mu’amala da dukkan kayen maye domin kiyaye hankali da mutunci da addini.

Da ya ke mayar da jawabi, Shugaban NDLEA ta Jigawa, Ibrahim Buraje ya ce asalin kundin hukumar da aka rubuta kacokan ya bayyana tsarin addini ne na tabbatar da cewa saya da sayarwa da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi haramun ne a tsarin wannan hukuma.

Ya kuma bayyana ƙudirin hukumar na aiki hannu da hannu da JTI.

Jami’an da suka zamu zuwa ziyarar aikin sun haɗa da Isma’il Kudai wanda shi ne Shugaban Kungiyar JTI na Jihar Jigawa, Nuru Adam Galadanci, Ibrahim Rabi’u Fagge, Muhammad Zangina Kura, Umar Isma’il Ajingi, Umar Shehu Tsakuwa, Sharif Muhammad Hamza da Aliyu Ibrahim Sani Mainagge.

 

sspdf news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp