fidelitybank

A na tuhumar Almajirai da hada baki wajen cire kudi a POS

Date:

Babbar kotun shariar Musulinci da ke jihar Kano ta bayar da umarnin tsare wasu matasa su 8 a gidan gyaran hali na jihar, sakamakon kamasu da laifin hada baki da wani karamin yaro daya sato kudin mahaifinsa Naira 3050,000 TA ATM.

A na dai zargin matasan ne da laifin hada baki da dan gidan, wanda mai kara Kawu ya shigar cewa an cire kudin mahaifinsa mai suna Abdurrahman Bawa ta hanyar hada baki da Almajirin gidan

Wadanda a ke zargin akwai wani malami mai suna, Sabo Isyaku a Na’ibawa wanda a ka bashi Naira 40,000 domin ya yi addu’a ya rufe bakin su.

Sauran sun hadar da Abubakar mai POS wanda a ka ciri 500,000 a wajensa sai Sulaiman mai POS da a ka ciri 50,000 a wajensa da kuma Muhd Sani da a ka cire Naira 100,000 a wajen sa.

A zaman kotun mai shari’a Sarki Yola, ya tambayi wadanda a ke zargin kuma sun amsa duk laifukan da a ke tuhumarsu da aikatawa.

Sai dai mai shari’a Sarki Yola, ya bayar da umarni a koma wajen ‘yan sanda, domin yin bincike a kai. Wanda za a dawo ranar 13 ga watan Janairu na 2021.

yola news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp