fidelitybank

A na tuhumar Almajirai da hada baki wajen cire kudi a POS

Date:

Babbar kotun shariar Musulinci da ke jihar Kano ta bayar da umarnin tsare wasu matasa su 8 a gidan gyaran hali na jihar, sakamakon kamasu da laifin hada baki da wani karamin yaro daya sato kudin mahaifinsa Naira 3050,000 TA ATM.

A na dai zargin matasan ne da laifin hada baki da dan gidan, wanda mai kara Kawu ya shigar cewa an cire kudin mahaifinsa mai suna Abdurrahman Bawa ta hanyar hada baki da Almajirin gidan

Wadanda a ke zargin akwai wani malami mai suna, Sabo Isyaku a Na’ibawa wanda a ka bashi Naira 40,000 domin ya yi addu’a ya rufe bakin su.

Sauran sun hadar da Abubakar mai POS wanda a ka ciri 500,000 a wajensa sai Sulaiman mai POS da a ka ciri 50,000 a wajensa da kuma Muhd Sani da a ka cire Naira 100,000 a wajen sa.

A zaman kotun mai shari’a Sarki Yola, ya tambayi wadanda a ke zargin kuma sun amsa duk laifukan da a ke tuhumarsu da aikatawa.

Sai dai mai shari’a Sarki Yola, ya bayar da umarni a koma wajen ‘yan sanda, domin yin bincike a kai. Wanda za a dawo ranar 13 ga watan Janairu na 2021.

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

ÆŠan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai Æ™arfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haÉ—aka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp