fidelitybank

A na fakon ƴan majalisar ƙasar nan su kai musu hari, in ji SSS

Date:

 

 

 

Hukumar Ƴan sandan Farin Kaya, SSS ta shawarci ƴan majalisar taraiya da na jihohi, sanannun mutane, matafiya da ɗalibai da su ka zo hutu da su kiyaye su ka guji guraren da ɓatagari za su iya illata su.

Dakta Peter Afunanya, kakakin hukumar SSS ne ya bada wannan shawarar a taron manema labarai a yau Talata a Abuja.

Ya kuma gargaɗi masu ɗaukar nauyin garkuwa da mutane, fashin daji, ta’addanci, da sauran laifuka da su gaggauta daina wa.

“Bari na sake nanata wa cewa duk waɗanda su ke ɗaukar nauyin garkuwa da mutane fashin daji, ta’addanci, da sauran laifuka da su gaggauta canja tunani.

“Su masu aikata waɗan nan laifukan, ko a Arewa ko a Kudu, sun san kansu. Babu tantama cewa tura ta kai bango, sabo da haka yanzu lokaci ya yi da za a sanya ƙafar wando ɗaya da su,”

Afunanya ya yi kira ga iyaye da su sanya idanu a kan ƴaƴan su yayin da su ke dawowa hutun Kirsimeti.

Ya kuma yi kira ga malamai da sarakunan gargajiya da su kame harsunan su daga munanan maganganu, in da ya ja kunnen su game da yin kalaman tunzuri.

naija news legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...
X whatsapp