fidelitybank

A karo na farko mata sun gudanar da gasar tseren Doki a Saudiyya

Date:

Matan kasar Saudiyya sun zama zakara a gasar tseren doki da a ka gudanar na Sarki Abdulazizi.

Matan mahaya dawakai 10 ne suka yi nasara cikin 38 da suka fafata a gasar tsere karo na shida yayin bikin Raƙuma na Sarki Abdulaziz wanda ya gudana a ranar Asabar.

Jaridar Saudi Gazette ta rawaito cewa, wannan shi ne karo na farko da matan su ka fara tseren dokin a kasar Saudiyya.

Daruruwan ‘yan kallo sun taru domin kashe Kwarkwatar idanun su yayin gudanar da tseren da mata suka fafata a karon farko a tarihin bikin.

Wannan ne karon farko da aka ƙaddamar da zagayen ‘yan ɗai-ɗai a tseren wanda a ke gudanarwa a filin da ya kai faɗin murabba’in kilomita 32 a yankin Sayahadah.

Waɗanda su ka yi nasara a tseren za su samu kyautar kuɗi riyal miliyan 88, mafi girma a duniya a tsren dabbobi.

An shigar da mata gasar ne da zimmar ƙarfafa musu gwiwar shiga al’amura sanye da tufafinsu na gargajiya da kuma faɗaɗa azuzwan masu shiga gasar.

 

natforce latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp