fidelitybank

A karo na farko Likitoci sun yi wa wani mutum dashen zuciyar Alade

Date:

Tawagar Likitoci a kasar Amurka sun samu nasarar yi wa wani mutum dashen zuciyar Alade.

Wannan aiki na dashen zuciyar Alade irin sa ne na farko da a ka fara aiwatar wao a duniya, wanda mutumin ya ke murmurewa kwana uku bayan dashen da a ka yi masa.

Tawagar Likitoci sun bayyana aikin da cewa, gagarumin ci gaba ne da kuma nasara, domin a na ganin a karshe zai kai ga a na amfani da hanyar wajen yin amfani da sassan dabbobi, domin yi wa mutane dashe.

Likitocin da suka jarraba wannan sa’ar a asibitin Jami’ar Maryland sun ce, zuciyar Aladen wadda a ka yi wa kwaskwarima ta yadda jikin dan Adam zai iya karbarta, ta na aiki a jikin mutumin kalau, bayan aikin na tsawon sama da sa’a bakwai da a ka yi masa.

Sun kuma ce, zuwa wasu sa’o’i 24 za a iya cire wata na’urar da a ka hada wa mutumin da a ka yi wa aikin mai suna David Bennett, mai shekara 57, da ke taimaka masa.

www.leadership ng.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mun ceto tsohuwa Æ´ar shekaru 80 daga masu garkuwa – Ƴansanda

Rundunar Æ´ansandan jihar Jigawa, ta ce ta ceto wata...

APC na taron kasu ruwa da tsaki

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya za ta gudanar da...

Matatar ÆŠangote ta sake karya farashin fetur

Kamfanin Dangote da ya mallaki matatar mai ta Dangote...

Idan Isra’ila ta kai mana hari Amurka ce – Iran

Ministan harkokin wajen ƙasar Iran ya ce, gwamnatin Tehran...

Kotu ta daure mai kiwon Akuya bayan ta cinye shukokin gwamnatin Kano

Wata kotun majistare da ke Kano ta daure wasu...

‘Yansanda sun dakile yi garkuwa da mutane a Katsina

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta dakile wani yunkurin...

‘Yansanda sun dakume ‘Yan Fashi uku a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wasu ‘yan...

Jarumar Nollywood ta zama sojan ruwar Amurka

Fitacciyar jarumar nan ta Najeriya Grace Bassey wacce a...

Na yi takaicin barin Ancelloti daga Real Madrid – Carvajal

Dan wasan baya na kungiyar kwallon kafa ta Real...

Mu na shirin yin kawancen jam’iyya – PDP

Majalisar dattawa ta jam'iyyar PDP, ta bayyana shirin jam'iyyar...

Ana zanga-zanga a Binuwai sakamakon harbe Dalibi dan shekara 23

Wata zanga-zanga ta barke a Makurdi, babban birnin jihar...

A na cigaba da farautar Fursunonin Osun da suka tsere

Hukumar gyaran hali ta Najeriya (NCoS) ta ce, ta...
X whatsapp