fidelitybank

A kama wanda ya yi wa Dan ta’adda Turji waka – Tambuwal

Date:

Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal ya bayar da umarnin a kama wani mawaki mai suna, Mohammad Danshanawa da ya yabi wani shugaban ‘yan ta’adda, Bello Turji a wakarsa, kamar.

SaharaReporters ta rawaito cewa, a cikin wani faifan sauti na waka, Danshawa ya yabawa dan ta’addan, Turji, ya na mai bayyana shi a matsayin “Zaki, wanda ba a taba taba shi ba, kuma babban shugaba”.

Umarnin na gwamnan ya zo ne kwanaki Uku bayan wakar ta fara yaduwa a shafukan sada zumunta da dama.

A cewar saharareporters, da ya ke tsokaci kan wakar, gwamna Tambuwal, ya ce, “Mun ba da umarnin a kama shi ne, domin a kawo masa cikas, dalilin da ya sa na ba da shawarar cewa shugaban kasa da babban kwamandan rundunar soji su yi la’akari da su, domin a wuraren da a ke fama da kalubalen tsaro, mazauna yankin su na son a horar da su kan sarrafa makamai”.

Wasu mazauna Sokoto da suka yi tir da wakar, sun bayyana abin da mawakin ya yi a matsayin rashin kishin kasa

legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...
X whatsapp