fidelitybank

A fara duban jinjirin Watan Sallah Babba – Sarkin Musulmi

Date:

Mai Alfarma Sarkin Musulmi kuma Shugaban Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci ta Najeriya NSCIA, Alhaji Sa’ad Abubakar, ya umurci Musulmi da su duba jinjirin watan Dhul-Hijja 1444 bayan hijira daga ranar Lahadi.

A wata sanarwa mai dauke da sa hannun Shugaban Kwamitin Ba da Shawara kan Al’amuran Addini na Majalisar Sarkin Musulmi ta Sakkwato Farfesa Sambo Junaidu, ya ce Zul-Hijja shi ne na 12 kuma watan karshe a kalandar Musulunci da Musulmi ke gudanar da aikin Hajji na shekara-shekara da bukukuwan Sallah. – bikin el-Kabir.

Sanarwar ta ci gaba da cewa, “Wannan shine don sanar da al’ummar musulmi cewa ranar Lahadi 18 ga watan Yuni, daidai da 29 ga watan Zul-Qadah ita ce ranar neman jinjirin watan Dhul-Hijjah 1444”.

Ya kara da cewa an bukaci al’ummar musulmi da su fara neman jinjirin wata a ranar Lahadi kuma su kai rahoto ga Hakimin gundumar ko kauye mafi kusa don tuntubar Sarkin Musulmi.

Sanarwar ta yi addu’ar Allah ya taimaki dukkan musulmi wajen gudanar da ayyukansu na addini.

nigeria daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp