fidelitybank

A fara duban jinjirin Watan Sallah Babba – Sarkin Musulmi

Date:

Mai Alfarma Sarkin Musulmi kuma Shugaban Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci ta Najeriya NSCIA, Alhaji Sa’ad Abubakar, ya umurci Musulmi da su duba jinjirin watan Dhul-Hijja 1444 bayan hijira daga ranar Lahadi.

A wata sanarwa mai dauke da sa hannun Shugaban Kwamitin Ba da Shawara kan Al’amuran Addini na Majalisar Sarkin Musulmi ta Sakkwato Farfesa Sambo Junaidu, ya ce Zul-Hijja shi ne na 12 kuma watan karshe a kalandar Musulunci da Musulmi ke gudanar da aikin Hajji na shekara-shekara da bukukuwan Sallah. – bikin el-Kabir.

Sanarwar ta ci gaba da cewa, “Wannan shine don sanar da al’ummar musulmi cewa ranar Lahadi 18 ga watan Yuni, daidai da 29 ga watan Zul-Qadah ita ce ranar neman jinjirin watan Dhul-Hijjah 1444”.

Ya kara da cewa an bukaci al’ummar musulmi da su fara neman jinjirin wata a ranar Lahadi kuma su kai rahoto ga Hakimin gundumar ko kauye mafi kusa don tuntubar Sarkin Musulmi.

Sanarwar ta yi addu’ar Allah ya taimaki dukkan musulmi wajen gudanar da ayyukansu na addini.

punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp