fidelitybank

Kasar China sun gudanar da bikin shekara a Najeriya

Date:

Al’ummar kasar China mazauna Najeriya sun gudanar da bikin tarbar sabuwar shekara ta gargajiya ta ‘yan kasar a Najeriya.

A ranar daya ga watan Fabrairun bana ne, sabuwar shekara ta Sinawa za ta fara.

Gwamnatin Najeriya ta bayyana yadda kasashen biyu suke taimakon juna, wani abu da yake inganta harkokin kasuwa da na tsaro a tsakanin kasashen biyu.

Daruruwan ‘yan kasar China da manyan baki na musamman ne suka halarci bikin bazara na sabuwar shekarar kasar Sin ta 2022, mai taken “Duniya daya, bazara daya, cudanya ta soyayya marar iyaka”

Taron wanda yana cikin shirye-shiryen murnar bikin sabuwar shekara a kalandar gargajiya ta kasar Sinya kayatar.

A ranar Talata 1 ga watan Fabrairu za a fara sabuwar shekarar ta kasar Sin, wadda aka sanya wa suna shekarar damisa.

Bikin sabuwar shekarar a al’adance na da tsawon kwanaki 16.

An kawata wajen bikin da jajayen zane-zane da ɗan ratsin fari nan da can kana ga tarin kaɗe-kaɗe da kuma gabatar da sauran al’adu na mutanen kasar Sin. In ji BBC.

punch newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...
X whatsapp