fidelitybank

Kasar China sun gudanar da bikin shekara a Najeriya

Date:

Al’ummar kasar China mazauna Najeriya sun gudanar da bikin tarbar sabuwar shekara ta gargajiya ta ‘yan kasar a Najeriya.

A ranar daya ga watan Fabrairun bana ne, sabuwar shekara ta Sinawa za ta fara.

Gwamnatin Najeriya ta bayyana yadda kasashen biyu suke taimakon juna, wani abu da yake inganta harkokin kasuwa da na tsaro a tsakanin kasashen biyu.

Daruruwan ‘yan kasar China da manyan baki na musamman ne suka halarci bikin bazara na sabuwar shekarar kasar Sin ta 2022, mai taken “Duniya daya, bazara daya, cudanya ta soyayya marar iyaka”

Taron wanda yana cikin shirye-shiryen murnar bikin sabuwar shekara a kalandar gargajiya ta kasar Sinya kayatar.

A ranar Talata 1 ga watan Fabrairu za a fara sabuwar shekarar ta kasar Sin, wadda aka sanya wa suna shekarar damisa.

Bikin sabuwar shekarar a al’adance na da tsawon kwanaki 16.

An kawata wajen bikin da jajayen zane-zane da ɗan ratsin fari nan da can kana ga tarin kaɗe-kaɗe da kuma gabatar da sauran al’adu na mutanen kasar Sin. In ji BBC.

mmm.nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kashe ƴan Boko Haram biyar a Borno

Dakarun sojin Najeriya haɗe da wasu maharba sun daƙile...

Farashin Shinkafa zai cigaba da sauka – BUA

Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya alƙawarta...

An kashe mutane 10 a wani sabon rikici da ya ɓarke a Filato

Aƙalla mutabe 10 ne aka kashe tare da sace...

Duk da sauƙin da aka samu har yanzu Abuja na fuskantar hauhawar farashi

Duk da cewa hukumar ƙididdiga ta ƙasa NBS, ta...

Hauhawar farashi ya ragu da kaso 23.71 a Najeriya – NBS

An samu raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya daga...

Fiye da mutane 100 Makiyaya aka kashe a Jos

An ruwaito cewa an kashe wani makiyayi guda da...

Tinubu ka kori shugaban JAMB – Sowore

Dan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, ya yi kira...

Majalisa ta yi watsi da ƙudirin karɓa-karɓa

Majalisar wakilai ta yi watsi da wani ƙudirin doka...

Labarin mu na kaiwa Ƴan Bindiga abinci ƙarya ne – Ƴansanda

Rundunar ƴansandan Najeriya ta musanta rahotannin da ake yaɗawa...

Ba za mu yarda mu mutu a cikin PDP ba shi yasa muka koma APC – Sanatoci

Sanatocin Najeriya uku da suka fito daga jihar Kebbi,...

Sojoji sun tarwatsa wajen da ake hakar man fetur ba bisa ka’ida ba a Rivers

Rundunar Sojin Ruwa ta Najeriya, NNS, Pathfinder, ta tarwatsa...

Dan Tinubu Seyi da sauran ‘yan Siyasa sun fara neman kujerar gwamnan Legas

Siyasar Legas na kara ruruwa na neman maye gurbin...
X whatsapp