fidelitybank

Hisba ta kama kwalaben giya 1,906 a Jigawa

Date:

Hukumar Hisbah ta jihar Jigawa ta kwace kwalaben giya 1,906 a wani sumamen da ta kai a lokuta daban-daban a fadin jihar a shekarar da ta gabata, 2021.

Kwamandan rundunar, Mallam Ibrahim Dahiru ne ya shaidawa kamfanin dillancin labaran kasa NAN, a Dutse, babban birnin jihar, a ranar Talata, 25 ga watan Janairun 2022.

Mallam Ibrahim ya ce, sun yi nasarar kwace giyar ne a otal-otal da wuraren shan barasa daban-daban a fadin jihar.

Shugaban Hisbar ya kuma ce, “Mun kama mutum 92 da muke zargi da aikata laifuka na badala daban-daban, wadanda suka hada da karuwai a lokacin sumame. Laifukan da ake zargin mutanen sun aikata sun hada da caca da yawan-ta-zubar da shirya liyafar casu a lokacin biki da sauransu”, in ji kwamandan.

Haka kuma ya ce a tsawon lokacin Hisbah ta rufe gidajen karuwai.

Mallam Ibrahim ya kara da cewa, an mika kwalaben giyar da aka kwace da mutanen da aka kama ga ‘yan sanda, domin kara bincike.

daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp