fidelitybank

Ghana ta umarci a kori mai horas da ita

Date:

Ma’aikatar wasanni ta kasar Ghana, ta umurci hukumar kwallon kafar Ghana da ta kori mai horar da ‘yan wasanta dan kasar Serbia, Milovan Rajevac.

Jaridar African Sports Today ta rawaito cewa, matakin na hukumar wanda ta yi taron gaggawa a ranar Juma’a, bayan biyo bayan kasa tabuka abin arziki da Ghana ta yi a gasar cin kofin nahiyar Afirka da ake gudanarwa a kasar Kamaru,

Duk da rashin son korar Rajevac da hukumar ta FA ta yi, da alama ma’aikatar ta yi nasara a ganawar da ake yi kan makomar dan wasan na Serbia.

Rajevac a karon farko da Black Stars ya jagoranci Ghana zuwa wasan karshe na AFCON 2010 da kuma Quarter final na gasar cin kofin duniya ta 2010.

Wasansa na biyu bai tafi yadda ake tsammani ba, yayin da Ghana ta fice daga gasar AFCON ta 2021 ba tare da samun nasara ba, irinsa na farko a tarihin Black Stars.

Hukumar kwallon kafar Ghana za ta fitar da sanarwa game da ci gaban nan ba da jimawa ba.

nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuÉ—in...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp