fidelitybank

Ghana ta umarci a kori mai horas da ita

Date:

Ma’aikatar wasanni ta kasar Ghana, ta umurci hukumar kwallon kafar Ghana da ta kori mai horar da ‘yan wasanta dan kasar Serbia, Milovan Rajevac.

Jaridar African Sports Today ta rawaito cewa, matakin na hukumar wanda ta yi taron gaggawa a ranar Juma’a, bayan biyo bayan kasa tabuka abin arziki da Ghana ta yi a gasar cin kofin nahiyar Afirka da ake gudanarwa a kasar Kamaru,

Duk da rashin son korar Rajevac da hukumar ta FA ta yi, da alama ma’aikatar ta yi nasara a ganawar da ake yi kan makomar dan wasan na Serbia.

Rajevac a karon farko da Black Stars ya jagoranci Ghana zuwa wasan karshe na AFCON 2010 da kuma Quarter final na gasar cin kofin duniya ta 2010.

Wasansa na biyu bai tafi yadda ake tsammani ba, yayin da Ghana ta fice daga gasar AFCON ta 2021 ba tare da samun nasara ba, irinsa na farko a tarihin Black Stars.

Hukumar kwallon kafar Ghana za ta fitar da sanarwa game da ci gaban nan ba da jimawa ba.

www.nigeriannewspapers.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na É—aukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

ÆŠanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa Æ´an Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa Æ´anbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen Æ™auyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faÉ—a ADC

Tsohon É—an jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

ÆŠan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp