fidelitybank

Mu tashi tsaye wajen tunkarar tsaro a Najeriya -Ganduje

Date:

Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya yi kira ga rundunar sojojin Najeriya da su tashi tsaye wajen tunkarar kalubalen rashin tsaro da ke addabar kasar, tare da kawar da masu aikata laifuka a kasar.

Gwamnan ya yabawa jami’an tsaro a kasar nan kan ayyukan sadaukar da kai da suke yi wajen wanzar da zaman lafiya a kasar, inda ya bukace su da su yi aiki tukuru da tabbatar da dunkulewar Nijeriya tare da tabbatar da tsaro.

Da ya ke jawabi a ranar Asabar a Kano, bayan ya ajiye fure a wajen taron tunawa da ranarĀ  sojojin kasar, Ganduje ya bayyana cewa, dangane da yadda ake baiwa jaruman da suka shude, jami’an tsaro a Najeriya za su dauki nauyin da ya rataya a wuyansu.

ā€œBabu shakka wannan rana ce da ya kamata mu rinka tunawa a kowace shekara. Ina taya masu shirya taron murna da suka shirya taron tsawon kwanaki bakwai da suka gabata kuma yau an kammala komai.

ā€œMuhimmancin wannan rana shi ne tunawa da wadanda suka yi yakin basasar Najeriya, domin ganin Najeriya ta kasance kasa daya. Babu shakka muna amfana daga abin da suka yi a baya domin haka ya na da kyau mu tuna da su.

ā€œHaka zalika idan aka yi la’akari da kalubalen tsaro da muke fama da shi a kasar nan, wannan rana na da matukar muhimmanci ta yadda jami’an tsaronmu za su dauki nauyin da ya rataya a wuyansu da gaske, ta yadda za mu ci gaba da wanzuwa a matsayin kasa daya na kawar da kanmu daga masu aikata laifuka a cikinmu,ā€ in ji Ganduje. .

Sauran wadanda suka halarci bikin tunawa da ranar sun hada da mai martaba Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero da manyan hafsoshin Soja da Sojojin Sama, na ruwa da NSCDC, da Kwamishinan ā€˜yan sanda.

Sauran su ne matan sojoji, kungiyoyin ma’aikatan soja da suka yi ritaya da iyalansu.

 

daily sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ʙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaʙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ʙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar ʊangote wajen haʙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ā€˜Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...
X whatsapp