fidelitybank

Sabon riki ya balle tsakanin makiyaya da manoma a Ogun

Date:

Aƙalla mutum biyar aka kashe yayin wani sabon rikicin makiyaya da manoma a yankin Imeko-Afon a jihar Ogun.

Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa, rikicin ya faru ne bayan wasu ƴan watanni da faruwar makamcinsa a Yewa da ke jihar. An kuma banka wa gidaje da gonaki da dama wuta a yayin

rikiciRahotanni sun ce, rikicin ya faro ne a ranar Laraba, lokacin da mutanen wani gari da ake kira Aworo a ƙaramar hukumar Yewa suka fatattaki makiyaya zuwa wani ƙauye da ake kira Idifo, tare da kashe uku daga cikinsu.

Suna zargin makiyayan ne da lalata gonakinsu da wuraren shan ruwa sakamakon ƙyale shanunsu suna kiwo.

Kakakin ‘yan sanda na jihar Abimbola Oyeyemi, ya tabbatar da faruwar lamarin a ranar Asabar, amma ya ce babu wanda aka kama ya zuwa yanzu.

sahara hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...
X whatsapp