fidelitybank

Sabon riki ya balle tsakanin makiyaya da manoma a Ogun

Date:

Aƙalla mutum biyar aka kashe yayin wani sabon rikicin makiyaya da manoma a yankin Imeko-Afon a jihar Ogun.

Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa, rikicin ya faru ne bayan wasu ƴan watanni da faruwar makamcinsa a Yewa da ke jihar. An kuma banka wa gidaje da gonaki da dama wuta a yayin

rikiciRahotanni sun ce, rikicin ya faro ne a ranar Laraba, lokacin da mutanen wani gari da ake kira Aworo a ƙaramar hukumar Yewa suka fatattaki makiyaya zuwa wani ƙauye da ake kira Idifo, tare da kashe uku daga cikinsu.

Suna zargin makiyayan ne da lalata gonakinsu da wuraren shan ruwa sakamakon ƙyale shanunsu suna kiwo.

Kakakin ‘yan sanda na jihar Abimbola Oyeyemi, ya tabbatar da faruwar lamarin a ranar Asabar, amma ya ce babu wanda aka kama ya zuwa yanzu.

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp