fidelitybank

2023: Yawan magoya bayana kaɗai ya isa in ci zaɓe idan zan tsaya takara — Kwankwaso

Date:

 

Tsohon Gwamnan Kano, Rabi’u Kwankwaso ya ce yana da ɗumbin magoya baya a ƙasar nan da za su ishe shi ya ci zaɓen shugaban ƙasa a 2023 idan har ya yanke shawarar tsayawa takara.
Kwankwaso, tsohon Sanatan Kano ta Tsakiya, ya baiyana hakan ne a wata hira da ya yi da Gidan Rediyon DW Hausa a Abuja a jiya Laraba.
Kwankwaso ya ce yana nan dai ya fara tuntuba a kan ko ya tsaya takarar shugaban ƙasa, inda ya ce zai sanar da matsayar da nan ba da daɗewa ba.
“A wannan yanayi da a ke ciki, ba gaggawa mu ke yi ba.
“Mu na dai yin nazari kuma mu na tuntuɓar mutanen da su ka dace domin su bamu shawara. Duk abinda na yanke, to jama’a za su ji da ga gare ni.
“Mu ma da magoya bayan da sun ishe mu samun nasara a kowacce irin takara mu ka tsaya.
“Mu na da magoya baya a ko ina, ba wai a Nijeriya kaɗai ba, har ma a kasashen waje. Mutane sun za ci magoya bayan mu a Kano ko Arewa kawai su ke, amma magana ta gaskiya, mu ma da magoya baya a Nahiyar Asiya, Amurka da Nahiyar Turai,” in ji Kwankwaso.

legitnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp