fidelitybank

2023: Yawan magoya bayana kaɗai ya isa in ci zaɓe idan zan tsaya takara — Kwankwaso

Date:

 

Tsohon Gwamnan Kano, Rabi’u Kwankwaso ya ce yana da ɗumbin magoya baya a ƙasar nan da za su ishe shi ya ci zaɓen shugaban ƙasa a 2023 idan har ya yanke shawarar tsayawa takara.
Kwankwaso, tsohon Sanatan Kano ta Tsakiya, ya baiyana hakan ne a wata hira da ya yi da Gidan Rediyon DW Hausa a Abuja a jiya Laraba.
Kwankwaso ya ce yana nan dai ya fara tuntuba a kan ko ya tsaya takarar shugaban ƙasa, inda ya ce zai sanar da matsayar da nan ba da daɗewa ba.
“A wannan yanayi da a ke ciki, ba gaggawa mu ke yi ba.
“Mu na dai yin nazari kuma mu na tuntuɓar mutanen da su ka dace domin su bamu shawara. Duk abinda na yanke, to jama’a za su ji da ga gare ni.
“Mu ma da magoya bayan da sun ishe mu samun nasara a kowacce irin takara mu ka tsaya.
“Mu na da magoya baya a ko ina, ba wai a Nijeriya kaɗai ba, har ma a kasashen waje. Mutane sun za ci magoya bayan mu a Kano ko Arewa kawai su ke, amma magana ta gaskiya, mu ma da magoya baya a Nahiyar Asiya, Amurka da Nahiyar Turai,” in ji Kwankwaso.

naija news legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp