fidelitybank

2023: Tinubu Najeriya ba ta siyarwa ba ce – Magoya bayan Osibanjo

Date:

Yakin da ake yi tsakanin manyan ‘yan siyasa biyu daga yankin Kudu maso Yammacin Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, da mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya yi tsami, inda kungiyar Osinbajo ta bayyana cewa ya kamata Tinubu ya rungumi cewa, Najeriya ba ta sayarwa ba ce.

Kungiyar goyon bayan Osinbajo, wacce ta kammala taron ta na kwana biyu a birnin Kano, hakazalika ta nesanta kanta daga duk wata yarjejeniya da duk wata ganawa ta sirri da za ta iya baiwa Tinubu takara a asirce a 2023.

Karu Simon Elisha, wanda ya yi magana a madadin kungiyar ya ce “A kan batun tattaunawa, zai iya faruwa a baya, amma a halin yanzu Najeriya ba ta sayarwa bane”.

“Mun ce a’a ga wata yarjejeniya kafin zamanin nan. Wannan tsari dole ne mu yanke shawarar wanda zai jagorance mu, ba waɗanda ke yanke shawarar makomarmu a bayansu ba.”

“Domin haka ya yi kira ga Farfesa Osinbajo da ya amsa kiran su na yin takarar shugaban kasa a 2023. Saboda mun san ya cancanta da iyawarsa, kuma muna jiran ya yanke shawara.” in ji Simon.

vanguard newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp