fidelitybank

2023: PDP ta yi taron gwamnoni a nahiyar Turai

Date:

A yunkurin ta na tunkarar zaben shugaban kasa a shekarar 2023, jam’iyar PDP ta gudanar da taron gwamnonin ta a nahiyar Turai, domin cimma matsaya a shirye-shiryen fitar da dan takarar shugabanci.

Jaridar THISDAY ta rawaito cewa taron gwamnonin a na yin shine a kasar Spain da Birtaniya, domin ganin jam’iyar ta tsayar da dan takarar ta na shugaban kasa.

Wannan shi ne karo na farko da jam’iyar PDP ta gudanar da taron ta a nahiyar Turai, wanda su ke jiran ranar 30 ga watan Oktoba da kuma 31, domin tsayar da dan takarar shugaban kasa a jam’iyar ta PDP.

A makon da ya gabata ne dai, gwamnonin jam’iyar PDPD su ka gudanar da irin wannan makancin taron a kasar Spain, na cimma matsaya a tsakanin su domin samar da tsayayyen mutum guda da zai kai jam’iyar ta PDP ga gaci a zaben 2023.

Cikin gwamnonin da su ka ziyarci birnin London, sun hadar da Nyesom Wike na jihar Rivers da Seyi Makinde na jihar Oyo da Dr. Okezie Ikpeazu na jihar Abia da kuma Udom Emmanuel na jihar Akwa Ibom.

Yayin taron na jam’iyar PDP, akwai jagoranta, Dr. Iyorchia Ayu wanda ya kasance, domin ganin an warware matsalar samar da mutum guda da zai jagoranci shugabancin jam’iyar.

 

 

thisday news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naɗin...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...

Super Falcons ta sauka a Abuja tare da yin zagayen nuna kofi

Tawagar Super Falcons ta Najeriya sun isa Abuja bayan...

Za a fuskanci katsewar wutar lantarki a Legas tsawon kwana 25

Masu amfani da wutar lantarki a jihar Legas na...

‘Yan Najeriya ku daina bayar da bayan katin dan kasar ku – NIMC

Hukumar Kula da shaidar ɗan ƙasa (NIMC), ta bayyana...

Likitoci a Legas sun fara yajin aiki saboda rage musu albashi

Ƙungiyar likitoci ta Legas (Medical Guild), wacce ke ƙarƙashin...

Yan Bindiga sun yi wa Mutane 38 yankan Rago a Zamfara

Ƴanbindiga sun kashe wasu mutum 38 ta hanyar yi...
X whatsapp