fidelitybank

2023: PDP ta yi taron gwamnoni a nahiyar Turai

Date:

A yunkurin ta na tunkarar zaben shugaban kasa a shekarar 2023, jam’iyar PDP ta gudanar da taron gwamnonin ta a nahiyar Turai, domin cimma matsaya a shirye-shiryen fitar da dan takarar shugabanci.

Jaridar THISDAY ta rawaito cewa taron gwamnonin a na yin shine a kasar Spain da Birtaniya, domin ganin jam’iyar ta tsayar da dan takarar ta na shugaban kasa.

Wannan shi ne karo na farko da jam’iyar PDP ta gudanar da taron ta a nahiyar Turai, wanda su ke jiran ranar 30 ga watan Oktoba da kuma 31, domin tsayar da dan takarar shugaban kasa a jam’iyar ta PDP.

A makon da ya gabata ne dai, gwamnonin jam’iyar PDPD su ka gudanar da irin wannan makancin taron a kasar Spain, na cimma matsaya a tsakanin su domin samar da tsayayyen mutum guda da zai kai jam’iyar ta PDP ga gaci a zaben 2023.

Cikin gwamnonin da su ka ziyarci birnin London, sun hadar da Nyesom Wike na jihar Rivers da Seyi Makinde na jihar Oyo da Dr. Okezie Ikpeazu na jihar Abia da kuma Udom Emmanuel na jihar Akwa Ibom.

Yayin taron na jam’iyar PDP, akwai jagoranta, Dr. Iyorchia Ayu wanda ya kasance, domin ganin an warware matsalar samar da mutum guda da zai jagoranci shugabancin jam’iyar.

 

 

nhgsfp

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp