fidelitybank

2023: Babu hannu na a fastocina da suka mamaye kasar nan – Orji Uzor Kalu

Date:

Bulaliyar majalisar dattawa, Sanat Orji Uzor Kalu, ya sha musanta hannu a cikin fastocin da suka rika fitowa a kusan dukkanin jihohin tarayyar kasar nan, da nufin tallata burinsa na neman tikitin takarar shugaban kasa na gaba

Kalu ya bayyana hakan ne a cikin wani sako da mai taimaka masa a bangaren Arewa, Aminu Shehu Uba Sharada, ya aikewa manema labarai.

Sanarwar ta ci gaba da cewa, Sanata Orji Uzor Kalu ya na son komawa majalisar dattawa a 2023 a matsayinsa na wakilin gundumar Abia ta Arewa.

Duk da rashin amincewa da tawagarsa ta yi, an sake bayyana fastocin tsohon gwamnan jihar Abia, Orji Uzor Kalu a matsayin dan takarar shugaban kasa a wasu manyan biranen kasar nan.

Fastocin sun mamaye fitattun wurare da suka hada da Katsina da Gasau da Owerri da Enugu da Kano da Maiduguri da Lagos da dai sauransu.

Fastocin da a ka gani a karshen mako su na dauke da sakon, cewa ‘Yan Najeriya na bukatar ka ORrji Uzor Kalu, matasan Arewa 19 sun dawo tafiyar ka OUK.

Ambaliyar fastocin a manyan biranen kasar na zuwa ne kwanaki kadan, bayan wata kungiyar da a ka fi sa ni da Kudu maso Gabas ta Orji Uzor Kalu ta bayyana cewa suna kaddamar da ofisoshin su a jihohi 34 na tarayyar kasa nan.

Kodinetan kungiyar, Fasto Ejike Nwachukwu, ya bayyana cewa. wanda a ka sa ni a Enugu ranar Alhamis, yayin da ya ke kaddamar da Daraktoci na Jihar Kudu-maso-Gabas, inda ya bayyana cewa, kungiyar ta samu ofisoshi a cikin jihohi kusan 34 na tarayya.

 

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp