fidelitybank

2022: Ba za mu bari ‘yan bindiga su ci karansu ba babbaka ba – Buhari

Date:

Shugaba Muhammadu Buhari ya ce gwamnatinsa ba za ta naɗe kafa ta na kallo ƴan bindiga su ci gaba da cin Karen su ba babbaka ba a sabuwar shekarar 2022.

Buhari ya ce da yawan ƴan bindigar na miƙa wuya ga dakaru a halin da a ke ciki, kuma an samar da tsare-tsare da za su ba su damar ci gaba da yin hakan a wurare daban-daban’.

BBC ta rawaito cewa, a sakonsa na barka da arziƙin shiga sabuwar shekara, shugaban ya ce gwamnatinsa za ta bayar da himma ga bangaren fasahar zamani, domin sama wa matasan ƙasar abun yi, da kuma bunkasa tattalin arziƙi.

Ya ce, “Rashin tsaron da ake fama da shi a wasu sassan kasar nan na iya yin barazana har jama’a su kasa ganin irin nasarorin da aka samu a zahiri a fannin tattalin arziki da kuma manufar gwamnati ta sanya al’ummar kasar nan a kan turbar da ta kamata, amma ina son in tabbatar muku cewa za mu ci gaba da tsayawa tsayin daka a kan alkawuranmu kuma za mu ci gaba da aiwatar da shirye-shiryenmu da tsare-tsarenmu,” inji shi.

nigerian 
newspapers today the sun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iya wa’adi daya ya ishe ni a mulkin Najeriya – Peter Obi

Tsohon ɗan takarar shugabancin Najeriya a jam'iyyar Labour, Peter...

Luis Diaz ya zaba wa kansa makoma da ya bar Liverpool – James

Kyaftin din Colombia, James Rodríguez, ya dage cewa dan...

Ka fito ka baiwa Matawalle hakuri ko ka fuskanci fushin kotu – Shinkafi

Wani mai fafutukar kare hakkin bil’adama, Dakta Suleiman Shuaibu...

Liverpool za su sayar da ‘yan wasa uku su dauki Isak

Liverpool a shirye take ta sayar da matasan yan...

Ba zamu daga wa Hamas kafa ba har sai an saki mutanen mu – Netanyahu

Firaiministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, ya yi dogon...

Za mu gyara tsarin Maiduguri saboda ambaliya – Zulum

Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya ce, gwamnatinsa...

Dubban mutane sun yi zanga-zangar goyon bayan Falasɗinawa a Australia

Dubban mutane ne suka gudanar da zanga-zangar goyon bayan...

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...
X whatsapp