fidelitybank

2022: Ba za mu bari ‘yan bindiga su ci karansu ba babbaka ba – Buhari

Date:

Shugaba Muhammadu Buhari ya ce gwamnatinsa ba za ta naɗe kafa ta na kallo ƴan bindiga su ci gaba da cin Karen su ba babbaka ba a sabuwar shekarar 2022.

Buhari ya ce da yawan ƴan bindigar na miƙa wuya ga dakaru a halin da a ke ciki, kuma an samar da tsare-tsare da za su ba su damar ci gaba da yin hakan a wurare daban-daban’.

BBC ta rawaito cewa, a sakonsa na barka da arziƙin shiga sabuwar shekara, shugaban ya ce gwamnatinsa za ta bayar da himma ga bangaren fasahar zamani, domin sama wa matasan ƙasar abun yi, da kuma bunkasa tattalin arziƙi.

Ya ce, “Rashin tsaron da ake fama da shi a wasu sassan kasar nan na iya yin barazana har jama’a su kasa ganin irin nasarorin da aka samu a zahiri a fannin tattalin arziki da kuma manufar gwamnati ta sanya al’ummar kasar nan a kan turbar da ta kamata, amma ina son in tabbatar muku cewa za mu ci gaba da tsayawa tsayin daka a kan alkawuranmu kuma za mu ci gaba da aiwatar da shirye-shiryenmu da tsare-tsarenmu,” inji shi.

latest news in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp