fidelitybank

Ɗalibai 30 da malami 1 sun shaƙi iskar ƴanci a Kebbi

Date:

Ƴan bindiga sun sako wasu ɗalibai 30 da wani malami 1 na makarantar Kwalejin Yauri da ke jihar Kebbi.

Sanarwar da mataimaki na musamman ga gwamnan jihar Kebbi kan harkokin yada labarai, Yahaya Sarki ya aike wa manema labarai, ta ce, tuni a ka mika su ga hukumomin lafiya, domin duba lafiyarsu, kuma daga bisani za a sada su da iyayensu.

Shi ma mai bai wa gwamnan jihar shawara kan sha’anin tsaro Garba Rabi’u, ya shaida wa BBC cewa an kubutar da daliban ba tare da an biya kudin fansa ba, ya na mai cewa suna cikin koshin lafiya.

Sai dai ya ce har yanzu akwai sauran daliban da ke hannun ‘yan bindigar, wadanda su ma a ke sa ran kubutar da su nan ba da jimawa ba, a cewar hukumomi.

Rahotanni na nuni da cewa, tun a watan Yunin bara ne dai Ƴan bindigar su ka sace su, wanda a yanzu su ka shaƙi iskar ƴanci.

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp