fidelitybank

Ƴan daba sun kai hari kan ofishin kamfe na Barau Jabril a Kano

Date:

Wasu gungun ƴan daba, ɗauke da muggan makamai ne su kai hari kan ofishin kamfe na Sanata Barau Jabril a Jihar Kano.

Jaridar PlatinumPost ta rawaito cewa ɗaruruwan ƴan daban sun dira a ofishin da ke Titin Maiduguri, a birnin Kano, inda su ka faffasa kujeru da tebura, gami da allukan da ke ɗauke da fastocin ƴan takara, sannan su ka ƙona wani sashe na ofishin.

A jiya Laraba ne dai gwamnatin Kano ta garƙame ofishin lauyan da ya tsayawa ɓangaren Shekarau, Nureini Jimoh, su ka samu nasara a shari’ar da kotu ta rushe shugabannin jam’iya na Kano, ƙarƙashin Abdullahi Abbas.

Kakakin ƴan sanda na Jihar Kano, Abdullahi Haruna Kiyawa bai samu damar amsa wayar wakilin mu ba.

Amma daga bisani ya aiko da gajeren saƙo, in da ya ce yana wata ganawa ne.

www.leadership ng.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp