fidelitybank

Ƴan bindiga sun sace tsohon Kwanturolan Kwastan a gonar sa

Date:

Rahotanni daga jiha Kwara, na nuni da cewa, wasu da a ke zargin ƴan bindiga ne sun sace mutum biyar ciki har da tsohon jami’in hukumar Kwastan a hare-hare daban-daban da suka kai a ƙananan hukumomi biyu a jihar.

Gidan talabijin na Channels ne ya tabbatar da hakan cewa, harin na farko ya faru ne a Egbejila da ke kan hanyar ƙauyen Obate duk a Ƙaramar Hukumar Asa.

A yayin harin, an sace wani tsohon mataimakin kwanturola na kwastam mai suna, Mohammed Zarma, wanda aka sace shi a gonarsa yayin da ya ke kiwon kifi.

Rahotanni sun bayyana cewa ƴan bindigan sun kutsa gonar ne da bindigogi ƙirar AK-47, inda suka yi awon gaba da shi cikin daji.

Ɗayan harin ya faru ne a kan hanyar Obo Aiyegunle zuwa Osi da ke Jihar Ekiti inda ƴan bindigan suka sace wani bakanike da matarsa mai juna biyu da wasu mutum biyu da ke koyon sana’ar kanikanci.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp