fidelitybank

Ƴan APC sun shigar da ƙara a kotu suna neman ta hana babban taron jam’iyar na ƙasa

Date:

 

 Wasu fusatattun ƴan jam’iya mai mulki, APC sun garzaya zuwa Babbar Kotun Taraiya a Abuja domin ta hana shugabancin riƙo na Mai Mala Buni shirya babban taron jam’iya na ƙasa a watan Febrairu.
Waɗanda su ka shigar da ƙarar a ranar 4 ga watan Janairu, sun haɗa da Suleiman Dimas Usman, Muhammed Shehu, Samaila Isahaka, Idris Isah, da kuma Audu Emmanuel.
Lauyan masu ƙara, Olusola Ojo, shine ya shigar da ƙarar mai lamba FHC/ABJ/CS/3/2022.
Masu ƙarar sun ce yin babban a Febrairu taron zai saɓawa kundin tsarin dokokin APC.
Sun ƙara da cewa rashin yin zaɓukan shugabannin jam’iya na jiha a dukkanin jihohi 36 na ƙasa gami da Abuja, APC ba ta da ikon shirya taron.
Sun ƙara da cewa APC ta yi zaɓukan shugabannin jam’iya na jiha a jihohi 34, amma ba ta yi a Jihohin Anambra da Zamfara ba.
Waɗanda a ke ƙara sun haɗa da Jam’iyar APC, Shugaban Kwamitin Riƙo na APC da kuma Hukumar Zaɓe ta Ƙasa, INEC.
Kawo yanzu dai, kotun ba ta sanya ranar da za ta saurari ƙarar ba.

nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp