fidelitybank

Ƴan APC sun shigar da ƙara a kotu suna neman ta hana babban taron jam’iyar na ƙasa

Date:

 

 Wasu fusatattun ƴan jam’iya mai mulki, APC sun garzaya zuwa Babbar Kotun Taraiya a Abuja domin ta hana shugabancin riƙo na Mai Mala Buni shirya babban taron jam’iya na ƙasa a watan Febrairu.
Waɗanda su ka shigar da ƙarar a ranar 4 ga watan Janairu, sun haɗa da Suleiman Dimas Usman, Muhammed Shehu, Samaila Isahaka, Idris Isah, da kuma Audu Emmanuel.
Lauyan masu ƙara, Olusola Ojo, shine ya shigar da ƙarar mai lamba FHC/ABJ/CS/3/2022.
Masu ƙarar sun ce yin babban a Febrairu taron zai saɓawa kundin tsarin dokokin APC.
Sun ƙara da cewa rashin yin zaɓukan shugabannin jam’iya na jiha a dukkanin jihohi 36 na ƙasa gami da Abuja, APC ba ta da ikon shirya taron.
Sun ƙara da cewa APC ta yi zaɓukan shugabannin jam’iya na jiha a jihohi 34, amma ba ta yi a Jihohin Anambra da Zamfara ba.
Waɗanda a ke ƙara sun haɗa da Jam’iyar APC, Shugaban Kwamitin Riƙo na APC da kuma Hukumar Zaɓe ta Ƙasa, INEC.
Kawo yanzu dai, kotun ba ta sanya ranar da za ta saurari ƙarar ba.

nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp