fidelitybank

Ƙungiyar Adaidaita Sahu sun kai ziyarar godiya ga Baristan da ya tsaya musu

Date:

Dandazon matuka baburan adai daita sahu a jihar Kano sun kaiwa lauyan nan mai zaman kansa ziyarar godiya tare da sake jin sakamako kan lamarin har gida.

Lauyan mai suna Abba Hikima Fagge, wanda shine ya tsaya musu har aka sami sulhu tsakanin gwamnatin da matuka baburan a jihar a matsayin sa na lauyan su.

Da ya ke zantawa da Alkiblah, bayan sun kammala da yammacin ranar Asabar, Barista Abba Hikima Fagge, ya ce, “Mun je ne domin mu kara jin matsayar da aka cimma da gwamnati, sannan mu yi godiya da abun da ya yi musu”.

Dandazon ƴan ƙungiyar

“Mun hadu da su ne a wani filin dake kan titin Airport, kuma na kara basu wasu shawarwari”

“Bayan mun gama sun biyo ni har gida inda suka gaishe da mahaifiya ta tare da yi mata addu’a” In ji Abba.

Inda suka sako shi a gaba wasun su a kasa wasu a babura suna nuna murnar su.

Lokacin da su ka isa gidan su Barista

Wannan ya biyo bayan yajin aikin kwanaki uku da masu baburan suka yi tun a farkon satin da muke ciki bisa ikrarin da suke yi akan wasu kudi da hukumar KAROTA ta ce su biya.

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp