fidelitybank

Ƙungiyar ƙwadago ta gargaɗi gwamnati a kan cire tallafin man fetur

Date:

Ƙungiyar ƙwadogo ta TUC, ta gargaɗi gwammatin tarayya da ta guji janye tallafin man fetur a daidai wannan lokaci da ta ce talakawa na cikin mawuyacin hali na matsin tattalin arziki.

Ƙungiyar na ganin idan har gwamnatin ta janye tallafin farashin man, to hakan zai ƙara wa jama’ar ƙasa ɗimbin wahalhalu da kuma matsin tattalin arziki.

Abin da kuma ita ƙungiyar ta TUC ke cewa ba za ta amince da shi ba.

A Tattaunawarsa da BBC mai magana da yawun ƙungiyar Kwamared Nuhu Toro, ya ce, babu yadda za a yi a cire tallafin ba tare da an zauna an tattauna batun cire tallafin tsakanin masu ruwa da tsaki ba.

Ya ce matuƙar aka cire tallafin man to farshinsa zai yi tashin gwauron zaɓi, abin da kuma zai shafi farashin sauran kayayyaki a ƙasar.

Kwamared Toro ya ce, cire tallafi ba shi ne mafita wajen farfaɗo da tattalin arzikin ƙasa ba.

legit ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp