fidelitybank

Ƴan sandan Osun sun kama mutanen da suka afkawa ƴan APC

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Osun ta ce, ta kama wasu mutane takwas da ake zargi da hannu a harin da aka kai wa wani jigo a jam’iyyar APC, Alli Kazeem, a Apomu, karamar hukumar Isokan ta jihar.

An tattaro cewa Kazeem wanda shi ne shugaban kungiyar ma’aikatan tituna ta kasa (NURTW) sun yi awon gaba da shi da misalin karfe 9:50 na daren ranar Asabar bayan sun yi masa bulala.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Osun, SP Yemisi Opalola ya tabbatar da kama wadanda ake zargin.

Opalola ya ce wani mutum da ba a san ko wanene ba ne ya tafi da shugaban kungiyar ta NURTW daga tashar motarsa da ke Apomu da wata mota kirar Toyota Corolla mai lamba APM 203 AA sannan aka binne shi zuwa yankin Oke-Afa inda maharan suka yi masa bulala suka tafi da shi.

today daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp