fidelitybank

Ƴan daba sun kai hari kan ofishin kamfe na Barau Jabril a Kano

Date:

Wasu gungun ƴan daba, ɗauke da muggan makamai ne su kai hari kan ofishin kamfe na Sanata Barau Jabril a Jihar Kano.

Jaridar PlatinumPost ta rawaito cewa ɗaruruwan ƴan daban sun dira a ofishin da ke Titin Maiduguri, a birnin Kano, inda su ka faffasa kujeru da tebura, gami da allukan da ke ɗauke da fastocin ƴan takara, sannan su ka ƙona wani sashe na ofishin.

A jiya Laraba ne dai gwamnatin Kano ta garƙame ofishin lauyan da ya tsayawa ɓangaren Shekarau, Nureini Jimoh, su ka samu nasara a shari’ar da kotu ta rushe shugabannin jam’iya na Kano, ƙarƙashin Abdullahi Abbas.

Kakakin ƴan sanda na Jihar Kano, Abdullahi Haruna Kiyawa bai samu damar amsa wayar wakilin mu ba.

Amma daga bisani ya aiko da gajeren saƙo, in da ya ce yana wata ganawa ne.

nigeria peace corps

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...
X whatsapp