fidelitybank

Ƴan APC sun shigar da ƙara a kotu suna neman ta hana babban taron jam’iyar na ƙasa

Date:

 

 Wasu fusatattun ƴan jam’iya mai mulki, APC sun garzaya zuwa Babbar Kotun Taraiya a Abuja domin ta hana shugabancin riƙo na Mai Mala Buni shirya babban taron jam’iya na ƙasa a watan Febrairu.
Waɗanda su ka shigar da ƙarar a ranar 4 ga watan Janairu, sun haɗa da Suleiman Dimas Usman, Muhammed Shehu, Samaila Isahaka, Idris Isah, da kuma Audu Emmanuel.
Lauyan masu ƙara, Olusola Ojo, shine ya shigar da ƙarar mai lamba FHC/ABJ/CS/3/2022.
Masu ƙarar sun ce yin babban a Febrairu taron zai saɓawa kundin tsarin dokokin APC.
Sun ƙara da cewa rashin yin zaɓukan shugabannin jam’iya na jiha a dukkanin jihohi 36 na ƙasa gami da Abuja, APC ba ta da ikon shirya taron.
Sun ƙara da cewa APC ta yi zaɓukan shugabannin jam’iya na jiha a jihohi 34, amma ba ta yi a Jihohin Anambra da Zamfara ba.
Waɗanda a ke ƙara sun haɗa da Jam’iyar APC, Shugaban Kwamitin Riƙo na APC da kuma Hukumar Zaɓe ta Ƙasa, INEC.
Kawo yanzu dai, kotun ba ta sanya ranar da za ta saurari ƙarar ba.

daily post news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp