fidelitybank

Ɗan takarar gwamnan Delta ya tsallake rijiya da baya

Date:

Rahotanni sun bayyana cewa dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP a jihar Delta, Sheriff Oborevwori,ya tsallake rijiya da baya a wani harin da ‘yan bindiga suka kai a hanyar Warri-Sapele.

Lamarin, a cewar wata sanarwa da babban sakataren yada labaran sa, Dennis Otu, ya fitar a ranar Lahadi.

Otu ya ce, Oborevwori ya je Osubi ne daga Sapele lokacin da lamarin ya faru, ya kara da cewa an kai rahoto ga ‘yan sanda domin gudanar da bincike.

Karanta Wannan: Sojoji sun lakawa Dan Sanda dukan tsiya a Delta

Sanarwar ta ci gaba da cewa: “A wani bangare na sanarwar da ‘yan bindigar da ba a san ko su wanene ba suka kai wa ayarin dan takarar gwamnan PDP na jihar Delta, Rt Hon Sheriff Oborevwori, a ranar Lahadi, 12 ga Maris, 2023, sun fuskanci mummunan hari.

Sanarwar ta kara da cewa Oborevwori ya tsallake rijiya da baya da yardar Allah, inda ya bayyana cewa yana tafiya ne a cikin wata mota mai hana harsashi shiga ciki.

asuu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp