fidelitybank

Ɗan MKO Abiola ya koma PDP ya sha alwashin fatatttakar APC a 2023

Date:

Kola Abiola, dan marigayi wanda aka fi sani da wanda ya lashe zaben shugaban kasa a shekarar 1993, Moshood Abiola, wanda aka fi sani da MKO Abiola, ya koma jam’iyyar PRP.

A ranar Alhamis din da ta gabata ne Kola ya koma jam’iyyar PRP a daidai lokacin da ta ke bayyana jadawalinta da ka’idojinta na zaben 2023.

Ya kuma sha alwashin zaburar da matasa, domin fatattakar jam’iyyar APC mai mulki a zabe mai zuwa.

A cewar Kola, zabin PRP, maimakon jam’iyyar APC PDP, an yi shi ne a kan daidaiton jam’iyyar da akidar ta.

Sai dai ya ce, har yanzu bai yanke shawara kan wani mukami ba, saboda yana bukatar tuntubar mutane.

Ya ce, “Na duba tarihin jam’iyyun siyasa a Najeriya na yi imani da cewa jam’iyyar ce ta ‘yan Najeriya. Na yi imani da samun dama, kuma na yi imani wannan jam’iyyar tana wakiltar dukkan manufofin da na yi imani da su.

dailypostnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp