fidelitybank

Ƴsn fashi sun ɓadda kama sun tare da yin ɓarna a Abuja

Date:

Wasu gungun ‘yan fashi da makami da rahotanni sukavbayyana cewa, sanye da kakin ‘yan banga sun kai sumame gidaje a unguwar Afiyawai da ke Deidei, a unguwar Abuja.

Lamarin wanda ya faru da misalin karfe 1 na safiyar ranar Litinin, ya baiwa mutane da dama mamaki, yayin da wasu mazauna garin da suka fito domin ba da agaji, cikin rashin sani sun yi cudanya da ‘yan yaudara.

Wani mazaunin garin, Umar Aminu, ya ce barayin sun raunata mutane uku ciki har da wani kafinta, inda suka garzaya da su domin neman barayin.

An shaidawa City & Crime cewa da isarsu, ‘yan bindigar sun shiga gidan wani ɗan canjin kudin kasashen waje mai suna, Sa’adu Abdullahi, suka daure hannayensa tare da nuna bindiga a kan karamin dansa.

Da yake zantawa da Daily Trust, a jiya, Abdullahi ya ce, sun yi barazanar harbe yaron kafin su yi masa fashin kudi tare da kwace dukkan wayoyin da ke gidan.

“Daga baya na yi nasarar kwance kaina na gudu ta gidan makwabcina,” inji shi, ya kara da cewa ‘yan fashin sun tafi da motarsa, amma sai suka yar da ita a cikin unguwar, ‘yan banga daga unguwar suka yi musayar wuta da su. .

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...
X whatsapp