fidelitybank

Ƴan tawayen Syria sun ƙwace ƙasar tare da neman sake zaɓe

Date:

Firaministan Syria, Mohammed Ghazi al-Jalali ya ce ƙasar za ta shirya sahihi kum ingantaccen zaɓe cikin wata hira da kafar yaɗa labarai ta Al-Arabiya, kamar yadda kamfanin dillancin labarai na Reuters ya ambata.

Ya kuma ce ya yi magana da kwamandan ‘yantawayen, Abu Mohammed al-Jawlani dangane da lokacin miƙa mulkin.

Da safiyar yau ne kafar yaɗa labarai ta Al-Arabiya ta ambato firaministan na cewa bai yi magana da shugaba Bashar al-Assad ba tun ‘jiya da yamma’ kuma bai san inda shugaban ya shiga.

Da safiyar yau ne firaministan ya yi gabatar da jawabi ga ƙasar ta shafinsa na sada zumunta.

Inda a ciki ya ce a shirye yake ya taimaka wajen yin abin da ya dace a ƙasar.

vanguard newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...
X whatsapp