fidelitybank

Ƴan Tawayen sun ƙwace iko da birnin Goma a Congo

Date:

‘Yan tawaye a Jamhuriyar Dimukradiyyar Congo sun ce sun karbe iko da birnin Goma da ke gabashin kasar, amma gwamnati ba ta tabbatar da ikirarin ba.

Mazauna Goma sun wallafa hotuna da bidiyon yadda mayakan M23 ke sinitiri a titunan birnin, bayan dannawar da suka yi Goma tare da cin galaba kan sojojin Congo.

Dubun-dubatar farar hula ne suka tsere daga birnin Goma a jiya Lahadi, zuwa garuruwa makofta.

An dauki sa’o’i ana musayar wuta tsakanin sojojin Congo da ‘yan tawayen, rahotanni sun bayyana cewa titunan birnin mai hada-hadar jama’a sun yi tsit babu motsin kowa.

Wannan na zuwa ne, bayan ministan harkokin wajen Congo, ya zargi Rwanda da kaddamar da yaki a kasarsa ta hanyar tura sojoji iyakar kasar domin taimakawa ‘yan tawayen M23, zargin da Rwanda ta musanta.

nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp