fidelitybank

Ƴan takarar PDP sun yi zama ba tare da Atiku ba

Date:

A yayin da babban zaben shekarar 2023 ke kara karatowa, gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, tare da wasu masu neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam’iyyar PDP, sun yi wata ganawar sirri a birnin Fatakwal a ranar Laraba.

Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma mai fatan zama shugaban kasa a karkashin jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, bai halarci taron ba.

Mai taimaka wa gwamnan jihar ta Rivers kan harkokin yada labarai ya ce, wadanda suka halarci ganawar sirrin sun hada da gwamnan jihar Bauchi Sanata Bala Mohammed da gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal.

Sauran wadanda suka halarci taron sun hada da tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, da tsohon manajan daraktan bankin kasa da kasa na FSB, Dr Mohammed Hayatu-Deen.

nigeria news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp